Yadda Mutane Ke Rububin Kwasar Mai Fetur A Zamfara Hotuna - Arewaweb

Yadda Mutane Ke Rububin Kwasar Mai Fetur A Zamfara Hotuna

< ;
Mutane sun yi rububin kwasar mai bayan bututun mai ya fashe a Gusau, babban birnin jihar Zamfara a arewa maso yammacin Najeriya.

ZamfaraHakkin mallakar hotoLAWAL SHEHU
Image captionAkwai hatsari tattare da kwasar mai a irin wannan yanayin

Jami'an tsaro dai sun je unguwar da lamarin ya auku kuma motocin 'yan kwana-kwana sun je kusa da wurin.

ZamfaraHakkin mallakar hotoLAWAL SHEHU
Image captionCikin irin wannan halin ne ake rasa rayuka idan aka samu gobara
ZamfaraHakkin mallakar hotoLAWAL SHEHU
Image captionWasu dai ba su damu da hatsarin ba don samun mai
ZamfaraHakkin mallakar hotoLAWAL SHEHU
Image captionMutane da dama sun dibi mai daga wurin da man ya kwarara
ZamfaraHakkin mallakar hotoLAWAL SHEHU
Image captionKasancewar man a cikin unguwa babban hatsari ne
ZamfaraHakkin mallakar hotoLAWAL SHEHU
Image captionMutane dai ba su kaurace wa wurin da lamarin ya auku ba
ZamfaraHakkin mallakar hotoLAWAL SHEHU
Image captionCinkoson mutane a wurin ya nuna cewa har lokacin da aka dauki hoton ana son a cigaba da dibar mai din
ZamfaraHakkin mallakar hotoLAWAL SHEHU
ZamfaraHakkin mallakar hotoLAWAL SHEHU
ZamfaraHakkin mallakar hotoLAWAL SHEHU
Image captionJami'an kwana-kwana dai suna kokarin ganin hana aukuwar gobara

No comments

Powered by Blogger.